Allah ne kadai masanin Wanda zai Zama Shugaban Nigeria a 2023.
Ya Allah muna Tawassili da Sunayen ka kyawawa da Suffofin ka Tsarkak,
Ya Allah ka zaba mana shuwagabanni Nagari 🤲 Masu Gaskiya, Amana, Tausayin Talaka da kuma Jajircewa wajen Kawo sauyi Na alkhairi a kasar mu Nigeria 🇳🇬 🙏